labarun duniya: za mu sa kafar wando daya da efcc - gwamnonin nigeria.
shugaban gwamnonin najeria Abdul'aziz yari na jahar jamfara ya ce zasu sa kafar wando daya da shugaban hukumar EFCC ibrahim magu,a cewar sa hukumar ta kurawa gwamnoni da bincike,alhalin basu ne kadai ke aikata laifi ba,ya kara da cewa zan rubutawa shugaban kasa wasika akan cewa gargadi wa ibrahim magu ya daina shiga harkokin su ,ko kuma ya dandana kudar sa.
-a month go
labarun duniya:mu mu kayiwa buhari asiri - wani dan shi'a